Skip to content
Ayyukan Manzanni 10:19-20

Ayyukan Manzanni 10:19-20

19
Yayinda Bitrus yana cikin tunani game da wahayin, sai Ruhu ya ce masa, “Siman, ga mutum uku suna nemanka.
20
Saboda haka ka tashi ka sauka. Kada ka yi wata-wata, gama ni ne na aiko su.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options