Skip to content
2 Tessalonikawa 3:14-15

2 Tessalonikawa 3:14-15

14
In wani bai yi biyayya da umarninmu a wannan wasiƙa ba, sai fa ku lura da shi. Kada ku haɗa kai da shi, don yă ji kunya.
15
Duk da haka kada ku mai da shi abokin gāba, sai dai ku gargaɗe shi a matsayin ɗan’uwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options