Skip to content
2 Sama’ila 3:36-37

2 Sama’ila 3:36-37

36
Dukan mutane suka lura suka kuma ji daɗi ƙwarai, tabbatacce kome da sarki ya yi, ya gamshe su.
37
Saboda haka a ranar dukan mutane da dukan Isra’ila suka gane sarki ba shi da hannu a kisan Abner ɗan Ner.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options