Skip to content
2 Sama’ila 22:7-8

2 Sama’ila 22:7-8

7
“A cikin wahalata na yi kira ga Ubangiji; na yi kira ga Allahna. Daga cikin haikalinsa ya saurare muryata; kukata ta zo kunnensa.
8
Ƙasa ta yi rawa ta kuma girgiza, harsashan sararin sama sun jijjigu; suka yi makyarkyata saboda yana fushi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options