Skip to content
2 Sama’ila 22:14-15

2 Sama’ila 22:14-15

14
Ubangiji ya yi tsawa daga sararin sama; aka ji muryar Mafi Ɗaukaka.
15
Ya harbe kibiyoyi, ya wartsar da abokan gāba, da walƙiya kuma ya sa suka gudu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options