Skip to content
2 Sama’ila 22:14-15

2 Sama’ila 22:14-15

14
Ubangiji ya yi tsawa daga sararin sama; aka ji muryar Mafi Ɗaukaka.
15
Ya harbe kibiyoyi, ya wartsar da abokan gāba, da walƙiya kuma ya sa suka gudu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options