Skip to content
2 Sama’ila 12:16-17

2 Sama’ila 12:16-17

16
Dawuda ya roƙi Allah saboda yaron. Ya yi azumi, ya kuma shiga gidansa ya kwana kwance a ƙasa.
17
Dattawan iyalinsa suka tsaya kusa da shi don su ɗaga shi daga ƙasa, amma ya ƙi, bai kuwa ci wani abu tare da su ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options