Skip to content
2 Bitrus 3:6-7

2 Bitrus 3:6-7

6
Ta wurin waɗannan ruwan ne aka nutsar, aka kuma hallakar da duniya ta wancan lokaci.
7
Ta wurin wannan magana ce aka ajiye sammai da ƙasa na yanzu domin wuta, an ajiye su kuma don ranar hukunci da hallaka ta mutane marasa tsoron Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options