Skip to content
2 Bitrus 2:6-7

2 Bitrus 2:6-7

6
in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah;
7
in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options