Skip to content
2 Sarakuna 6:6-7

2 Sarakuna 6:6-7

6
Sai mutumin Allah ya ce, “Daidai ina ya fāɗa?” Da ya nuna masa wurin, sai Elisha ya yanka ɗan sanda ya jefa a wurin, ya sa kan gatarin ya taso sama.
7
Sai ya ce masa, “Ka ɗauko.” Sai mutumin ya miƙa hannu ya ɗauka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options