Skip to content
2 Sarakuna 25:6-7

2 Sarakuna 25:6-7

6
Aka kama shi, aka kai shi gaban sarkin Babilon a Ribla, inda aka yanke masa hukunci.
7
Suka kashe ’ya’yan Zedekiya a gabansa, sa’an nan aka ƙwaƙule idanunsa. Suka daure shi da sarƙar tagulla, suka kai shi Babilon.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options