Skip to content
2 Sarakuna 20:2-3

2 Sarakuna 20:2-3

2
Hezekiya ya juya fuskarsa wajen bango ya yi addu’a ga Ubangiji ya ce,
3
“Ya Ubangiji, ka tuna yadda na yi tafiya a gabanka da aminci da zuciya ɗaya, na kuma aikata abin da yake daidai a gabanka.” Sai Hezekiya ya yi kuka mai zafi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options