Skip to content
2 Sarakuna 15:23-24

2 Sarakuna 15:23-24

23
A shekara ta hamsin ta mulkin Azariya sarkin Yahuda, Fekahiya ɗan Menahem ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuma yi mulki shekara biyu.
24
Fekahiya ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, bai rabu da zunuban Yerobowam ɗan Nebat wanda ya sa Isra’ila ya aikata ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options