Skip to content
2 Sarakuna 12:15-16

2 Sarakuna 12:15-16

15
Ba su bukaci wani bayani daga waɗanda aka ba wa kuɗin don su biya ma’aikatan ba, domin sun yi aikinsu da aminci.
16
Ba a kawo kuɗi daga hadayun laifi da na hadayun zunubi a haikalin Ubangiji ba, waɗannan na firistoci ne.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options