Skip to content
2 Korintiyawa 10:17-18

2 Korintiyawa 10:17-18

17
Amma, “Duk mai yin taƙama, sai ya yi taƙama da Ubangiji.”
18
Ai, ba mai yabon kansa ake amincewa da shi ba, sai dai wanda Ubangiji ya yaba wa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options