Skip to content
2 Tarihi 6:1-2

2 Tarihi 6:1-2

1
Sa’an nan Solomon ya ce, “Ubangiji ya faɗa cewa zai zauna cikin duhun girgije;
2
na gina ƙasaitaccen haikali dominka, wuri domin ka zauna har abada.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options