Skip to content
2 Tarihi 31:7-8

2 Tarihi 31:7-8

7
Sun fara yin haka a wata na uku, suka kuma gama a wata na bakwai.
8
Sa’ad da Hezekiya da fadawansa suka zo suka ga tsibin, sai suka yabi Ubangiji, suka kuma albarkace mutanensa Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options