Skip to content
1 Tessalonikawa 2:5-6

1 Tessalonikawa 2:5-6

5
Kun san ba ma taɓa yin daɗin baki ko mu yi ƙoƙarin kasance da halin kwaɗayin da muke ɓoyewa, Allah shi ne shaidarmu.
6
Ba ma neman yabo daga wurin mutane, ko a gare ku, ko ga waɗansu. A matsayinmu na manzannin Kiristi da mun so, da mun nawaita muku,
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options