Skip to content
1 Sama’ila 20:18-19

1 Sama’ila 20:18-19

18
Sai Yonatan ya gaya wa Dawuda cewa, “Gobe ne Bikin Sabon Wata, za a rasa ka, da yake kujerarka za tă kasance ba kowa a kai.
19
Jibi wajajen yamma, ka tafi wurin da ka ɓuya lokacin da wannan matsala ta fara, ka tsaya kusa da dutsen Etsel.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options