Skip to content
1 Sama’ila 20:18-19

1 Sama’ila 20:18-19

18
Sai Yonatan ya gaya wa Dawuda cewa, “Gobe ne Bikin Sabon Wata, za a rasa ka, da yake kujerarka za tă kasance ba kowa a kai.
19
Jibi wajajen yamma, ka tafi wurin da ka ɓuya lokacin da wannan matsala ta fara, ka tsaya kusa da dutsen Etsel.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options