Skip to content
1 Sama’ila 20:14-15

1 Sama’ila 20:14-15

14
Amma ka nuna mini alheri marar ƙarewa iri ta Ubangiji dukan rayuwata don kada a kashe ni.
15
Kada kuma ka yanke alherinka ga iyalina ko da Ubangiji ya hallaka dukan maƙiyin Dawuda a duniya.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options