Skip to content
1 Sama’ila 2:23-24

1 Sama’ila 2:23-24

23
Saboda haka ya ce musu, “Don me kuke yin waɗannan abubuwa? Na sami labari daga wurin mutane a kan duk ayyukan muguntanku.
24
A’a, ’ya’yana ba labari mai kyau nake ji cikin mutanen Ubangiji ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options