Fò sí àkóónú
1 Sama’ila 2:23-24

1 Sama’ila 2:23-24

23
Saboda haka ya ce musu, “Don me kuke yin waɗannan abubuwa? Na sami labari daga wurin mutane a kan duk ayyukan muguntanku.
24
A’a, ’ya’yana ba labari mai kyau nake ji cikin mutanen Ubangiji ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options