Skip to content
1 Sama’ila 15:27-28

1 Sama’ila 15:27-28

27
Da Sama’ila ya juya zai tafi, sai Shawulu ya kama bakin rigarsa, sai rigar ta yage.
28
Sama’ila ya ce masa, “Ubangiji ya yage masarautar Isra’ila daga gare ka yau, ya ba wa wani daga cikin maƙwabtanka wanda ya fi ka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options