Skip to content
1 Sama’ila 12:15-16

1 Sama’ila 12:15-16

15
Amma in ba ku yi biyayya ga Ubangiji ba, in kuma kuka ƙi bin umarnansa, fushinsa zai zauna a kanku.
16
Yanzu ku tsaya tsit ku ga abin da Ubangiji ke dab da yi a gabanku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options