Skip to content
1 Sarakuna 8:55-56

1 Sarakuna 8:55-56

55
Ya tashi ya kuma albarkaci dukan taron Isra’ila da babbar murya, yana cewa,
56
“Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda ya ba wa mutanensa hutu kamar dai yadda ya yi alkawari. Babu magana guda da ta kāsa cika cikin dukan alkawaransa masu kyau da ya yi ta wurin bawansa Musa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options