Skip to content
1 Sarakuna 21:17-19

1 Sarakuna 21:17-19

17
Sai maganar Ubangiji ta zo wa Iliya mutumin Tishbe.
18
Ta ce, “Gangara don ka sadu da Ahab sarkin Isra’ila, wanda yake mulki a Samariya. Yanzu yana a gonar inabin Nabot, inda ya tafi yă mallake ta.
19
Ka ce masa, Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ba ka kashe mutum ka kuma ƙwace kayansa ba?’ Sa’an nan ka ce masa ga abin da Ubangiji ya ce, ‘A inda karnuka suka lashe jinin Nabot, karnuka za su lashe jininka, I, naka!’ ”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options