Skip to content
1 Sarakuna 13:29-30

1 Sarakuna 13:29-30

29
Saboda haka annabin ya ɗauki gawar mutumin Allah, ya shimfiɗa shi a kan jaki, ya koma da shi cikin birninsa don yă yi makokinsa yă kuma binne shi.
30
Sai ya kwantar da gawar a kabarinsa, suka yi makoki a kansa, ya kuma ce, “Ayya, abokina!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options