Skip to content
1 Sarakuna 1:11-12

1 Sarakuna 1:11-12

11
Sai Natan ya ce wa Batsheba, mahaifiyar Solomon, “Ki san cewa Adoniya, ɗan Haggit, ya zama sarki ba tare da sanin ranka yă daɗe, sarkinmu Dawuda ba?
12
Yanzu bari in ba ki shawara yadda za ki cece ranki da kuma ran ɗanki Solomon.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options