Skip to content
1 Korintiyawa 6:13-14

1 Korintiyawa 6:13-14

13
“An yi abinci domin ciki ne, ciki kuma domin abinci.” Amma Allah zai hallaka su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba, sai dai domin Ubangiji, Ubangiji kuma domin jiki.
14
Ta wurin ikonsa, Allah ya tashe Ubangiji daga matattu, haka zai tashe mu mu ma.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options