Skip to content
1 Korintiyawa 5:12-13

1 Korintiyawa 5:12-13

12
Me zai kai yin hukunci ga waɗanda ba ’yan ikkilisiya ba. Ai, waɗanda suke ’yan ikkilisiya ne za ku hukunta.
13
Allah zai hukunta waɗanda ba namu ba. “Ku yi waje da irin mugun mutumin nan daga cikinku.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options