1 Korintiyawa 15:5-7
5
cewa ya bayyana ga Bitrus, sa’an nan ga Sha Biyun.
6
Bayan haka, ya bayyana ga fiye da ɗari biyar daga cikin ’yan’uwa a lokaci guda. Yawancinsu kuwa suna nan da rai, ko da yake waɗansu sun riga sun yi barci.
7
Sa’an nan ya bayyana ga Yaƙub, sa’an nan ga dukan manzannin,