Skip to content
1 Korintiyawa 15:25-26

1 Korintiyawa 15:25-26

25
Gama dole yă yi mulki har sai ya sa dukan abokan gābansa a ƙarƙashin ƙafafunsa.
26
Abokin gāba na ƙarshen da za a hallaka kuwa, shi ne mutuwa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options