Skip to content
1 Korintiyawa 15:24-26

1 Korintiyawa 15:24-26

24
Sa’an nan sai ƙarshen ta zo, sa’ad da zai miƙa wa Allah Uba mulki, bayan ya hallaka dukan sarauta, mulki da iko.
25
Gama dole yă yi mulki har sai ya sa dukan abokan gābansa a ƙarƙashin ƙafafunsa.
26
Abokin gāba na ƙarshen da za a hallaka kuwa, shi ne mutuwa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options