Skip to content
1 Korintiyawa 15:24-25

1 Korintiyawa 15:24-25

24
Sa’an nan sai ƙarshen ta zo, sa’ad da zai miƙa wa Allah Uba mulki, bayan ya hallaka dukan sarauta, mulki da iko.
25
Gama dole yă yi mulki har sai ya sa dukan abokan gābansa a ƙarƙashin ƙafafunsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options