Skip to content
1 Korintiyawa 15:20-22

1 Korintiyawa 15:20-22

20
Amma tabbatacce, an tā da Kiristi daga matattu, nunan fari kuwa cikin waɗanda suka yi barci.
21
Da yake mutuwa ta zo ta wurin mutum, haka tashin matattu ma ya zo ta wurin mutum.
22
Kamar yadda duka suka mutu cikin Adamu, haka duka za su rayu cikin Kiristi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options