Skip to content
1 Korintiyawa 14:3-4

1 Korintiyawa 14:3-4

3
Amma duk wanda yake annabci, yana magana ne da mutane domin yă gina su, yă ƙarfafa su, yă kuma yi musu ta’aziyya.
4
Wanda yake magana da wani harshe kuwa, kansa yake gina, amma mai annabci, ikkilisiya ce yake gina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options