Kalo te përmbajtja
1 Korintiyawa 11:29-32

1 Korintiyawa 11:29-32

29
Gama duk wanda ya ci ya kuma sha ba tare da fahimtar jikin Ubangiji ba, ya ci ya kuma sha wa kansa hukunci ne.
30
Shi ya sa da yawa a cikinku ba su da ƙarfi, suna kuma da rashin lafiya, waɗansunku kuma sun riga sun yi barci.
31
Amma in da za mu auna kanmu sosai, da ba za mu shiga irin hukuncin nan ba.
32
Duk da haka sa’ad da Ubangiji ya hukunta mu, ana yin mana horo ne don kada a ƙarshe a hallaka mu tare da duniya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options