Skip to content
1 Korintiyawa 11:20-22

1 Korintiyawa 11:20-22

20
Sa’ad da kuka taru, ba Cimar Ubangiji kuke ci ba,
21
gama yayinda kuke ci, kowa yakan ci gaba ba tare da jiran wani ba. Wani yă zauna da yunwa, wani kuma yă bugu.
22
Kai, ba ku da gidajen da za ku ci ku sha ne? Ko dai kun rena ikkilisiyar Allah ne, kuna kuma wulaƙanta waɗanda ba su da kome? Me zan ce muku? In yabe ku ne game da wannan? A’a, ko kaɗan!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options