Skip to content
1 Tarihi 23:25-26

1 Tarihi 23:25-26

25
Gama Dawuda ya ce, “Tun da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da hutu ga mutanensa, ya kuma zo ya zauna a Urushalima har abada,
26
Lawiyawa ba sa ƙara bukata su ɗauki tabanakul ko kuwa waɗansu kayayyakin da ake amfani da su a hidima.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options