Skip to content
1 Tarihi 22:6-7

1 Tarihi 22:6-7

6
Sa’an nan ya kira ɗansa Solomon ya umarce shi yă gina gida domin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
7
Dawuda ya ce wa Solomon, “Ɗana, na yi niyya a zuciyata in gina gida saboda Sunan Ubangiji Allahna.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options