Skip to content
1 Tarihi 17:3-4

1 Tarihi 17:3-4

3
A daren nan maganar Allah ta zo wa Natan cewa,
4
“Ka tafi ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce ba kai ba ne za ka gida mini gidan da zan zauna a ciki.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options